IQNA

Jakadan Iran A Lebanon: Makomar Juyin Juya Hali A Fili Take

23:54 - February 06, 2019
Lambar Labari: 3483352
Bangaren kasada kasa, jakadan kasar Iran a kasar Lebanon ya bayyan cewa, makomar juyin juya halin muslunci a fili take.

Kamfanin dillancin labaran iqna, a lokiacin da yake gabatar da jawabi a gaban taron tunawa da cika shekaru 40 da samun nasarar juyin juya halin muslunci a Iran a birnin Beirut, jakadan Iran a Lebanon Muhammad Jalal Firuz Niya ya bayyana cewa, bayan wadannan shekaru makomar juyin juya halin muslunci a bayyanae take ga kowa.

Taron wanda kungiyar Hizbullah ta dauki nauyin shiryawa ya samu halartar manyan ‘yan soyasa na kasar Lebanon, da kuma masana gami da malaman addini.

A cikin jawabin nasa Firuz Niya ya jinjinawa gwagwarmayar musluci dangane danasrorin da ta samu a sahyuniyawa.

3788389

 

 

captcha