Bayanin ma’aikatar kula da harkokin addinin ta kasar Morocco ya kara da cewa, taron gasar zai samu halartar makaranta da mahardata daga kasashen larabawa da na msuulmi da ma sauran kasashen duniya.
Bisa ga wannan rahoto za a bude babban zaman taron ne a cikin watan gobe, a babban masallacin Hassan na 2 da ke birnin kazablanka, daya daga cikin manyan biranan kasar.