IQNA

Iran Za Ta Dauki Bakuncin Taron Bunkasa Al'adu Tsakaninta Da Larabawa

20:55 - January 13, 2017
Lambar Labari: 3481130
Bangaren kasa da kasa, Iran za ta dauki nauyin bakuncin wani taro na bunkasa al'adu tsakaninta da kasashen larabawa wanda za a bude Tehran an rufe shi mashhad.

BKamfanin dillancin labaran kur'ani na iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga tashar alalam cewa, shugaban cibyar bunkasa al'adu ta kasar Iran ya sheda cewa, za agudanar da wannan taro ne tare da halartar masana 85 daga kasashen larabawa 12, wanda za a fara a Tehran, kuma za a kammala shi a birnin Mashhhad

Abu Zar Ibrahim Turkumani ya kara da cewa, wannan taro zai mayar da hankali ne kan muhimamn batutuwa da suka danganci matasa, da kuma yadda za a kara bunkasa alaka ta al'adu da koyar muslucni a tsakanin matasan kasashen.

Za a gudanar da tarukan ne a jami'oin Allamah Tabatab'i da kuma jami'oin Zahra

3562216


captcha