Ma'aikatar da kara da cewa kasar zata ci gaba da aiki tare da kuma mutunta dukkan yerjeniyoyi da suka cimma tsakaninta da kasar yankin Tekun farisa. Sannan zata ci gaba da mutunta 'yencin sauran kasashen yankin.
A jiya Lahadi ne wasu kasashen Larabawa wadanda suka hada da Saudia, Masar, Emmarate da kuma Bahrain suka katsae huldan jakadanci da kasar Qatar, suka dakatar da ziraga zirgan jiragen sama, ruwa da na kasa tsakaninsu da ita,tare da zarginta da goyon bayan ayyukan ta'addanci.