Shirin zai gudana ne a garin Tuba babbar cibiyar mabiya darikar Muridiyyah a kasar ta Senegal, a karkashin kulawar cibiyar kula da al'adun muslunci, wanda ofishinta da ke Senegal zai dauki nauyin shirin.
Wannan dais hi ne karon farko da za a gudanar da wannan horo a wajen birnin Dakar wanda cibiyar take daukar nauyinsa, inda Majid Zakilou fitaccen makarancin kur'ani dan kasar Iran zai kasance daga cikin malamai masu bayar da horon.