Kamfanindillancinlabaraniqnayahabartacewa, dubbanIraniyawanesukehalartartarukanarba’inna Imam Hussain (AS) da akegudanarwa a birninkarbalamaialfarma a hubbarensamaitsarki da kebirninna Karbala.
RahotannidagakasarIraki sun bayyanacewarwanidansandayayishahada a kokarin da yayinahanawanidanta’adda da yayijigida da bama-bamai a lokacin da yakekokarintadakansacikingungunjama’amasushirintafiya Karbala don halartartarurrukanjuyayikwanakiarba’in da shahadar Imam Husain (a.s).
Rahotannin sun jiyohukumar ‘yansandakasar ta IrakitanabayyanacewarshidaiwannandansandanmaisunaAyyubKhalafyanunagagarumarjaruntakalokacin da yafahimciwannandanta’addannakokarintada bam din da kejikinsaindayarungumeshida yinwaje da shidagawajen.
Rahotannin sun ceduk da wannankokarin da dansandanyayiammadaiwasumutanebiyar sun yishahadabayan da bam din yatashiindadanta’addanyahalaka. Hukumar ‘yansandan ta cewannanaikinajaruntaka da wannandansandanyayi ne yayisanadiyyartseratar da waniadadimaiyawanamasuziyararsunamasucewaidanba don hakanba, akwaiyiyuwarwaniadadimaiyawanamutane sun mutu.
Rahotannin da sukefitowadagakasarIrakinsunanuni da cewaal’ummarkasarna ci gaba da tafiyazuwa Karbala din don rayawannanranar ta arba’induk da barazanar da ‘yanta’addasuke ci gaba da yimusunazubar da jininsu.
1346006