Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kafofin yada labarai na kasar Malazia cewa Malazia za ta dauki nauyin bakuncin wani zaman taro kan kayyayakin halal a mahanga da shiria irin ta addinin muslunci, taron da zai samu halartar masana daga kasashen musulmi. Bayanin ya ci gaba da cewa Malazia za ta dauki nauyin bakuncin wani zaman taro kan kayyayakin halal a mahanga da shiria irin ta addinin muslunci, taron da zai samu halartar masana daga kasashen musulmi. 518484