Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton Cewa: a kasar Jodan an girma da jinjinawa wadanda suka taka rawar gani da yin fice a gasar karatun kur'ani a cibiyar al'adu ta musulunci a jami'ar Jodan kuma an gabatar da jawabai masu gamsarwa. Gudanar da irin wannan taro nada matukar amfani da karfafa guiwa ga wadanda suka yi harda da kuma wadanda ke son rungumar karatun kur'ani a nan gaba.
773581