Kamfanin dillancin labara ina ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin yanar gizo na alalam cewa, jami’an ‘yan sanda na birnin London sun ce tarwatsewar wasu ababe a cikin tashar jirgin kasa da ke birnin yana a matsayin harin ta’addanci kuma ana kiraga sauran jama’a duk wada ya samu wani bayani da ya sanar da ‘yan sanda.
A yau ne wani abu ya tarwatse bayan da aka ajiye wata leda da take dauk da wasu abubuwa da ba a sani ba a ckin wani tarragon jirgin kaa a tashar jiragen kasa da ke birnin London, inda mutan suka samu raunuka.
Wanan dai bas hi n karon farko da ake kai harin ta’addanci a birnin London ba, kamar yadda hatta wanna tasha ta fuskanci irin wadannan ayuka a lokutan baya.
Sakamakona bin da ya faru, jami’an tsaro sun sanar da cewa sun rufe wannan tasha har zuwa wani lokaci a nan gaba, bayan sun kammala gdana da bincike kan batun.