Kamfanin dillancin labaran IQNA, a cikin shafin na twitter, jagoran juyin muslunci an Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya mika sakon taya murnar zagayowar lokacin kirsimati ga dukkanin mabiya addinai da aka saukar daga sama.
A cikin sakon jagoran ya bayyana cewa:
Kauna da girmamawa da musulmi suke yi wa annabi Isa Almasihu (AS) bai gaza wanda mabiya addinin kirista suke yi masa ba.