Kamfanin dillancin labaran IQNA, Yasrael Katsaf ministan harkokin wajen Isra’ila ya yi barazanar ci gaba da yin kisan gilla a kan jagororin falastinawa ‘yan gwagwarmaya.
Wannan na zuwa ne bayan da aka harba wasu makaman roka a lokacin da Benjamin Netanyahu yake halartar wani taron siyasa, wanda hakan yasa ya tsere daga wurin babu shiri.
https://iqna.ir/fa/news/3866874