IQNA

Isra’ila Ta Yi Barazanar Ci Gaba Da Kashe Jagororin Falastinawa

0:22 - December 28, 2019
1
Lambar Labari: 3484352
Ministan harkokin wajen Isra’ila yay i barazanar ci gaba da kashe jagororin falastinawa.

Kamfanin dillancin labaran IQNA, Yasrael Katsaf ministan harkokin wajen Isra’ila ya yi barazanar ci gaba da yin kisan gilla a kan jagororin falastinawa ‘yan gwagwarmaya.

Wannan na zuwa ne bayan da aka harba wasu makaman roka a lokacin da Benjamin Netanyahu yake halartar wani taron siyasa, wanda hakan yasa ya tsere daga wurin babu shiri.

 

https://iqna.ir/fa/news/3866874

 

Abubuwan Da Ya Shafa: iqna kamfanin dillancin labaran iqna
Wanda Aka Watsa: 1
Ana Cikin Dubawa: 0
Ba A Iya Watsa Shi: 0
Ba A San Shi Ba
0
0
ai ba yauba kuka fara zaluntar palasdinawaba
captcha