A jiya ne magoya bayan Sheikh Ibrahim zakzakya birnin kano, suka nuna cikakken goyon bayansu ga musulmin kasar India da suke fuskantar zalunci da danniya daga mahukuntan kasarsu.
Wannan ya zo ne bayan kammala sallar Juma’a a jiya a birnin, kano inda suka yi tar era taken nuna rashin amincewa da abin da ake yi wa msuulmin an India.
A cikin ‘yan kwanakin nan dai msuulmin kasar India suna fuskantar zalunci da kisa, inda aka kashe kimanin 50 da kuma jikkata wasu kimanin 300, tare da kone musu kaddaroro da gidaje da wuraren sana’oinsu.