Cibiyar kula da harkokin alkur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga ofishin kula da al'adu na jamhuriyar musulunci a Iran da ke maleishiya ta watsa rahoton cewa: za a gudanar da wannan zaman makokin juyayin korar ma'aikin Allah (SWA) da kuma na shahadar jikansa imam Hasan Mujtaba (AS).Har ila yau ofishin kula da al'adun Iran a Maleishiya zai gudanar da irin wannan zaman juyayi na shahadar imam Rida (AS) a babban birnin kasar da sauran manyan biranan kasar.
367643