Kamfanin dillancin labaran IQNA, a jiya aka gudanar da wani taron tattaunawa tsakanin musulmi da kista a birnin Berlin na kasar Jamus a karo na biyar.
Hojjatol Islam Nasir Niknejad shuggaban cibiyar muslunci ta Berlin, da kuma Hamid Muhammadi jakadan Iran na daga cikin wadanda suka halarci zaman taron.
Babban abin da aka tattauna a taron dais hi ne kara karfafa hanyoyin samun fahimta tsakanin mabiya addinin biyu, wato muslunci da kuam kiristanci.
Haka nan kuma an duba wasu daga cikin kalu bale da dukkanin bangarorin biyu suke fuskanta, tare da tattauna hanyoyin warware wadannan kalu bale ta hanyoyin da suka dace.
https://iqna.ir/fa/news/3863650