Shahararrun malaman duniyar Musulunci / 24
Tehran (IQNA) Morteza Turabi yana daya daga cikin masu tafsirin kur'ani a Turkanci na Istanbul wanda ya yi kokarin amfani da tafsirin shi'a a cikin fassararsa.
Lambar Labari: 3489378 Ranar Watsawa : 2023/06/26
"Masallacin shudi" na Istanbul, wanda aka gina shi kimanin shekaru 400 da suka gabata bisa umarnin Sultan Ahmed Osmani, ana sake mayar da hankalin maziyartan da kawata gine-ginensa.
Lambar Labari: 3488248 Ranar Watsawa : 2022/11/28
Tehran (IQNA) An fara wani taron kasa da kasa da nufin nazarin batutuwan da suka shafi Qudus a birnin Istanbul.
Lambar Labari: 3487785 Ranar Watsawa : 2022/09/01
Tehran (IQNA) ana gudanar da tarukan maulidin manzon Allah (SAW) a masallatan birnin Istanbul na kasar Turkiya
Lambar Labari: 3486443 Ranar Watsawa : 2021/10/18
Tehran (IQNA) dubban Turkawa sun gudanar da sallar Juma’a ta farko a cikin masallacin Hagia Sophia.
Lambar Labari: 3485013 Ranar Watsawa : 2020/07/24
Bangaren kasa da kasa, babban taron kasa da kasa da aka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya kan bbatun Quds ya yi watsi da yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483222 Ranar Watsawa : 2018/12/16
Bangaren kasa da kasa, An fara gudanar da wani babban taron baje koli kan birnin Quds a birnin Istanbul na kasar Turkiya.
Lambar Labari: 3483200 Ranar Watsawa : 2018/12/09
Bangaren kasa da kasa, shugaban Iran Hasan Rouhani yayi Allah wadai da kisan gillan da aka yi wa Jamal Khashoggi tare da bayyana hakan a matsayin jarabawa ga masu da’awar kae hakkin dan adam a duniya.
Lambar Labari: 3483070 Ranar Watsawa : 2018/10/24
Muhammad Jawad Zarif:
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, yana fatan zaman da kasashen msuulmi suka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya Palastinu ya haifar da da mai ido.
Lambar Labari: 3481761 Ranar Watsawa : 2017/08/02
Bangaren kawsa da kasa, kungiyar ‘yan ta’addan ISIS ta bude wani masallaci a asirce a gabashin birnin Istanbul na Turkiya domin hada ‘yan kungiyar wuri guda a Turkiya.
Lambar Labari: 3481575 Ranar Watsawa : 2017/06/02
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taro bukukuwan Nouruz da kuma na Maulidin Fatima Zahra a birnin Istanbul na kasar Turkiya.
Lambar Labari: 3481335 Ranar Watsawa : 2017/03/22
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman ta’aziyyah na rasuwar marigayi Ayatollah Ozma Musawi Ardabili a birnin Istanbul na Turkiya.
Lambar Labari: 3480977 Ranar Watsawa : 2016/11/27
Bangaren kasa da kasa, A taron shugabannin kungiyoyin musulmia birnin Istanbul na Turkiya an jaddada cewa masallacin Aqsa mai alfarma yana fuskantar gagarumar barazana daga yahudawan sahyuniya.
Lambar Labari: 3480837 Ranar Watsawa : 2016/10/08
Bangaren kasa da kasa, an gudanr da wani zaman taro na malaman musulmi daga kasashen yankin latin Amurka a birnin Istanbul na kasar Turkiya.
Lambar Labari: 1474381 Ranar Watsawa : 2014/11/17