Tehran (IQNA) Mabiya Sheikh Zakzaky suna gudanar da tattakin arbaeen a wasu yankunan na Najeriya domin raya ranar arbain.
Lambar Labari: 3485254 Ranar Watsawa : 2020/10/07
Tehran (IQNA) gwamnatin Najeriya ta sanar da sassata wasu daga cikin dokokin da aka kafa da ska shafi tarukan addini sanadiyyar bullar cutar corona.
Lambar Labari: 3484859 Ranar Watsawa : 2020/06/03
Tehran (IQNA) bayan da mahukuntan kasar Mauritania suka sanar da sassauta dokar hana taruka daruruwan mutane sun nufi masallaci domin salla.
Lambar Labari: 3484784 Ranar Watsawa : 2020/05/10
Kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa, da suka hada da Amnesty International da Human Rights Watch sun zargi gwamnatin Saudiyya da zartar da hukuncin kisa saboda dalilai na siyasa.
Lambar Labari: 3483577 Ranar Watsawa : 2019/04/25
Bangaren kasa da kasa, jagororin kungiyoyin musulmin Amurka kusan 300 ne suka sa hannu kan wata wasi zuwa ga Trump dangane da rashin amincewa da siyasar kymar musulmi.
Lambar Labari: 3481008 Ranar Watsawa : 2016/12/06