Wurin Aminci Na Ubangiji
"A cikinsa akwai ayoyi mabayyana, akwai makama Ibrahim, Duk wanda kuwa ya shige shi to ya zama amintacce. Allah kuwa ya dora hajjantar dakin a kan mutane, ga wanda ya samu ikon zuwa gare shi, wanda kuwa ya kafirta, to hakika Allah mawadaci ga talikai."
Surat Al Imran, aya 97