Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron masarautar Bahrain sun kaddamar da farmakia kan gidajen jama’a a cikin yankin Satra bisa dalilai na bangaranci na banbancin mazhaba.
Lambar Labari: 3481337 Ranar Watsawa : 2017/03/22
Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron masarautar Bahrain na ci gaba da kaddamar da farmaki kan gidajen jama'a masu adawar siyasa a kasar tare da kame su.
Lambar Labari: 3481311 Ranar Watsawa : 2017/03/13