iqna

IQNA

hada
Tehran (IQNA) firayi ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa suna da shirin fara mamaye yankunan yamacin Kogin Jordan daga ranar 1 ga watan Yuli.
Lambar Labari: 3484835    Ranar Watsawa : 2020/05/25

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi tana shirin gudanar da zaman gaggawa kan batun yunkurin Isra’ila na hade yankunan gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484040    Ranar Watsawa : 2019/09/11

Kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa, da suka hada da Amnesty International da Human Rights Watch sun zargi gwamnatin Saudiyya da zartar da hukuncin kisa saboda dalilai na siyasa.
Lambar Labari: 3483577    Ranar Watsawa : 2019/04/25

Bangaren kasa da kasa, an kawo karshen gasar kur’ani ta Mustaqbal watan a garin Ukdah da ke cikin gundumar sharqiyyah a Masar.
Lambar Labari: 3482752    Ranar Watsawa : 2018/06/12