Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin musulunci a Iran Ayatullah Sayyeed Ali Khamenei ya bukaci gwamnatin kasar Indiya ta kawo karshen kisan kiyashin da ake yi wa Musulman kasar.
Lambar Labari: 3484587 Ranar Watsawa : 2020/03/05
Bangaren kasa da kasa, an dawo da wani dadadden kwafin kur’ani zuwa kasar Masar bayan sanya shi a kasuwa a birnin London.
Lambar Labari: 3483294 Ranar Watsawa : 2019/01/07