Yan ta’addanwadandasuke da alaka da kungiyaralkaida da akekira ‘yantawayenkasar ta Syria, sun kame Yasir Faisal AljumailidanjaridamaizamankansadanasalinkasarIraki a lokacin da yakegudanar da aikinsa tare da daukarhotunanabubuwan da sukefaruwa a kasar, inda ‘yanta’addansuka kame shi, kumasukayankemasahukuncinkisa, bisahujjarcewaaikinjaridakafirci ne.
Tundagafararikicinkasar ta Syria yazuwayanzu, ‘yanta’addawadandakesamungoyonbayankasashenyammacinturaigami da Saudiyya, Qatar da kumaTurkiya, sun kashe ‘yanjaridafiye da 100, da sukahada da ‘yankasashenketare da kuma ‘yankasar ta Syria.
Jakadankasar Syria a Majalisardinikinduniya Bashar Jafariyashedacewa a cikinwannanmakonsojojin Syria sun hallakadubban ‘yanta’adda da sukafitodagakasarSaudiyya, tare da kame wasusama da 300.
Bashar Jafariyabayyanahakan e yau a lokacin da yakeamsatambayoyinmanemalabarai a babbanbabbanzaurenmajalaisardinkinduniya da kebirnin New York nakasarAmurka, indayace a cikinwannanmakonsojojin Syria sun yidubban ‘yanta’addadauke da muggankofarraggo a yankinGauta, indaindasukakashedubbaidagacikinsudagabisanikumatabayyanacewaakasarinsu ‘yankasarSaudiyya ne, yaceyanzuhakaanatsare da 300 dagacikinsubayan sun mikakansu da makaman da kehannunsu.
Jafariyakara da cewa da damadagacikinkasashenturai da aka sukegoyonbayan ‘yanta’adda a Syria idorufe a halinyanzu sun faraja da baya, sakamakonhadarin da sukahangotattare da mutanen da sukegoya ma baya a matsayin ‘yantawayen Syria, wadandafiye da kashi 95% ba ‘yankasar ta Syria ne ba.
1335571