Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta watsa rahoton cewa: mataimakin shugaban kasar Iraki Tarik Hashimi ya bayyana cewa makiya addinin musulunci suna kokari da haddasa makircin watsa fitina ta addini a tsakanin al'ummar musulmi domin cimma burinsu na baker manufa amma abin takaici ne gwanin yadda fararen hula suke shahada da hare-haren da suke kai wa a nan da can a fadin kasar.
395396