Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce daga kasar labanon ta watsa rahoton cewa: allama fadllah bayan ya bayyana takaicinsa da rashin jin dadinsa kan yadda haramtaciyar kasar Isra'ila ke ci gaba da tabka ta'addancinta kan al'ummar musulmi a Palasdinu ya bayyana cewa wannan taro da majalisar dinkin duniya ta kira na dawo babu wani abu a cikinsa face wata dama ta biyu ta cin mutuncin musulunci da sunan yancin fadin albarkacin baki.
395328