IQNA

Kai Kawon Tawagogon Makatranta Kur'ani Bai ta'allaka Da Watan Ramadana Ba

16:19 - September 15, 2009
Lambar Labari: 1826630
Bangaren harkokin kur'ani: Yawaitar shirya karatun kur'ani da na Makaranta Kur'ani Iraniyawa a sauran kasashen musulmi yanada daga cikin hanyar fadada al'adar Musulunci a kasar Tanzaniya saboda haka bai kamata ba lamarin a ta'allaka shin da watan Ramadana.
Yusuf Abdullah Maulumiya mukaddashin da ke kula da bangaren watsa karatun kur'ani na cibiyar waliyu Asr(AJ) a yankin Kibaha a garin Darul Salam na tanzaniya a wata tattaunawa da manaema labarai na Ikna a Tanzaniya ya bayyana cewa; Yawaitar shirya karatun kur'ani da na Makaranta Kur'ani Iraniyawa a sauran kasashen musulmi yanada daga cikin hanyar fadada al'adar Musulunci a kasar Tanzaniya saboda haka bai kamata ba lamarin a ta'allaka shin da watan Ramadana.


464673
captcha