IQNA

OIC Za Ta Gudanar Da Zaman Gaggawa Kan Batun Masalalcin Qods

15:47 - September 29, 2009
Lambar Labari: 1831602
Bangaren kasa da kasa; Limamin masallacin masalalcin Qods ya bayyana cewa kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da wani zaman gaggawa kan masallacin Qods.
Kamfanin dillancin labaran Iqna ya nakalto daga kamfanin dilalncin labaran PNN cewa; Limamin masallacin masalalcin Qods ya bayyana cewa kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da wani zaman gaggawa kan halin da masallacin Qods ya samu kansa a ciki. Bayanin ya ci gaba da cewa babbar manufar kiran zaman taro ita ce tatatuna batun halin da masallacin ya samu kansa a ciki musamman ma awannan lokaci da yahudawa ke barazanar rusa shi kowa ya rasa.470711



captcha