IQNA

Za Gudanar Da Taron Ministocin Al'adu Na Ksashen Musulmi

17:09 - October 17, 2009
Lambar Labari: 1838191
Bangaren kasa da kasa; Za a gudanar da taron ministocin kula da harkokin al'adu na kasashen musulmi a kasar Algeria; da nufin karfafa dangantaka tsakanin kasashen musulmi.
Kamfanin dillancin labaran Iqna ya habarta cewa; Za a gudanar da taron ministocin kula da harkokin al'adu na kasashen musulmi a kasar Algeria; da nufin karfafa dangantaka tsakanin kasashen musulmi. Za a gudanar da taron ministocin kula da harkokin al'adu na kasashen musulmi a kasar Algeria; da nufin karfafa dangantaka tsakanin kasashen musulmi. 479172
captcha