IQNA

Malaman Pakistan Sun Yi Suka Kan Gina Katangar Raba Gaza Da masar

17:04 - January 13, 2010
Lambar Labari: 1872690
Bnagaren kasa da kasa; Malaman addinin muslunci an kasar Pakistan sun yi Allawadai da gina katangar da gwamnatin masar ke yi kan iyakokinta da yankin Zirin gaza, wanda suka ce ya saba.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa; a wani bayani ya samu a shafin internet an bayyana cewa Malaman addinin muslunci an kasar Pakistan sun yi Allawadai da gina katangar da gwamnatin masar ke yi kan iyakokinta da yankin Zirin gaza, wanda suka ce ya saba. Bayanin ya ci gaba da cewa Malaman addinin muslunci an kasar Pakistan sun yi Allawadai da gina katangar da gwamnatin masar ke yi kan iyakokinta da yankin Zirin gaza, wanda suka ce ya saba. 522544


captcha