Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa Cibiyar kula da harkokin al'adu da ilimi ta kasar Iran a reshenta na birnin Jakarta na kasar Indonesia an gudanar da wani zama kan Imam batun palastinu da halin da take ciki. Bayanin ya ci gaba da cewa Cibiyar kula da harkokin al'adu da ilimi ta kasar Iran a reshenta na birnin Jakarta na kasar Indonesia an gudanar da wani zama kan Imam batun palastinu da halin da take ciki. 524800