IQNA

Ci Gaba Da Yin Allawadai Da Mamaye Qods Da Yahudawa Suka yi

17:06 - March 01, 2010
Lambar Labari: 1892552
Bangaren kasa da kasa; Kungiyar mata masu kare birnin kudus sun bukaci kungiyar kare hakkokin mata da kanan yara da ta taka rawa wajen kawo karshen mayar Qods.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Kungiyar mata masu kare birnin kudus sun bukaci kungiyar kare hakkokin mata da kanan yara da ta taka rawa wajen kawo karshen mayar Qods da yahudawan sahyuniya ke yi. Bayanin ya ci gaba da cewa Kungiyar mata masu kare birnin kudus sun bukaci kungiyar kare hakkokin mata da kanan yara da ta taka rawa wajen kawo karshen mayar Qods da yahudawan sahyuniya ke yi. 545349




captcha