IQNA

Cibiyoyin Kur'ani Na Birnin Dubai Sun Samu Kyautukan Yabo

22:52 - March 02, 2010
Lambar Labari: 1893185
Bangaren kasa da kasa; Cibiyoyin da ke kula da harkokin yada ilmomin kur'ani mai tsarki a birnin Dubai na hadaddiyar daular larabawa sun samu kyautukan yabo daga mahukuntan kasar.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa a wani rahoto day a nakalt daga jaridar kasar hadaddiyar daular larabawa an habarta cewa, cibiyoyin da ke kula da harkokin yada ilmomin kur'ani mai tsarki a birnin Dubai na hadaddiyar daular larabawa sun samu kyautukan yabo daga mahukuntan kasar. Bayanin ya ci gaba da cewa cibiyoyin da ke kula da harkokin yada ilmomin kur'ani mai tsarki a birnin na hadaddiyar daular larabawa sun samu kyautukan yabo daga mahukuntan kasar. 545934



captcha