Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa kira zuwa rarraba kawunan al'ummar musulmi ta hanyar banbancin mazhabobin babban zalunci ne ga sakon Musulunci da manzon Allah ya zo da shi daga ubangiji. Bayanin ya ci gaba da cewa kira zuwa rarraba kawunan al'ummar musulmi ta hanyar banbancin mazhabobin babban zalunci ne ga sakon Musulunci da manzon Allah ya zo da shi daga ubangiji. 547432