Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wata zantawa da ta hada shi da babban jami'in ofishin jakadancin Iran a Istanbul ya bayyana cewa, kafofin yada labarai na taka gagarumar rawa wajen isar da dukkanin sakonni ga jama'a da hakan ya hada da bangarorin na rayuwarsu ta zamantakewa da siyasa. Ya kara da cewa kafofin yada labarai na taka gagarumar rawa wajen isar da dukkanin sakonni ga jama'a da hakan ya hada da bangarorin na rayuwarsu ta zamantakewa da siyasa. 550366