Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, shafin internet na islam online ya bayyana cewa; musulmin da suke rayuwa a cikin kasashen kungiyar tarayyar turai na yin matukar kokarinsu domin ganin an kawo karshen killace yankin zirin Gaza. Bayanin ya ci gaba da cewa musulmin da suke rayuwa a cikin kasashen kungiyar tarayyar turai na yin matukar kokarinsu domin ganin an kawo karshen killace yankin zirin Gaza. 552461