IQNA

Wakilan Iran Na Taka Rawa Wajen Habbaka Harkokin Kur'ani A Harat

15:29 - March 17, 2010
Lambar Labari: 1899466
Bangaren kasa da kasa; Wakilan kasar Iran da ke gudanar da ayyukan al'adu da yada ilimi addinin muslunci da koyar da kur'ani sun taka rawa wajen habbaka harkokin kur'ani a Harat.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, Muhammad Ali Rezvan daya daga cikin ma'aikatan cibiyar yada al'adu da ilimi ya bayyan acewa, wakilan kasar Iran da ke gudanar da ayyukan al'adu da yada ilimi addinin muslunci da koyar da kur'ani sun taka rawa wajen habbaka harkokin kur'ani a Harat. Bayanin ya ci gaba da cewa wakilan kasar Iran da ke gudanar da ayyukan al'adu da yada ilimi addinin muslunci da koyar da kur'ani sun taka rawa wajen habbaka harkokin kur'ani a Harat. 553559




captcha