Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, an fitar da wata sabuwar makalar Musulunci ada aka bai wa suna Manarul-Islam a kasar hadaddiyar daular larabawa. Wadda ta yi bahasi kan muhimamn batutuwa da suka danganci bangarori na addini da kuma kur'ani. Bayanin ya kara da cewa an fitar da wata sabuwar makalar Musulunci ada aka bai wa suna Manarul-Islam a kasar hadaddiyar daular larabawa. Wadda ta yi bahasi kan muhimamn batutuwa da suka danganci bangarori na addini da kuma kur'ani.557266