Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, a wani bayani day a nakalto daga wasu kafofin yada labarai na kasar Yeman an habarta cewa, cibiyar kula da harkokin kur'ani ta kasar Yeman za ta dauki nauyin gudanar da wani babban taro na mahardata kur'ani mai tsarki na dukkanin fadin kasar a birnin Sana.Bayanin ya kara da cewa cibiyar kula da harkokin kur'ani ta kasar Yeman za ta dauki nauyin gudanar da wani babban taro na mahardata kur'ani mai tsarki na dukkanin fadin kasar a birnin Sana. 557656