Bangaren kasa da kasa; a birnin Riyad fadar mulkin kasar Saudiya ne za a fara gudanar da taron kasa da kasa na Nabiyul Rahmat (SWA) daga ranar goma zuwa sha uku ga watan Mihir na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya kuma kungiyar da ke kula da harkokin ilimi da sunnar Ma'aiki (SWA) ta Saudiya da ke birnin Riyad fadar mulkin kasar Saudiya ta shirya.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan Jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna bayan ta nakalto daga majiyar labarai ta events.alriyadh.gov.sa ta watsa rahoton cewa; a birnin Riyad fadar mulkin kasar Saudiya ne za a fara gudanar da taron kasa da kasa na Nabiyul Rahmat (SWA) daga ranar goma zuwa sha uku ga watan Mihir na wannan shekara ta dubu daya da dari uku da tamanin da tara hijira shamsiya kuma kungiyar da ke kula da harkokin ilimi da sunnar Ma'aiki (SWA) ta Saudiya da ke birnin Riyad fadar mulkin kasar Saudiya ta shirya.Kuma a wannan taro za a bayyana irin sakon da Musulunci ke isarwa a fadin duniya,bayani kan Ma'aikin Allah tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi da alayansa.
586111