Kamfanin dillancin labaran Iqna ya habarta cewa, a wani rahoto day a nakalto daga jaridar kasar Masar ta alyaum sabi an bayyana cewa, a karshen wannan wata da muke ciki ne za a gudanar da wani zaman taro dangane da dangantaka tsakanin Amurka da kuma kasashen musulmi. Bayanin ya ci gaba da cewa za a gudanar da zaman taron a babban dakin karatu a bangaren dakin taruka na birnin Iskandariya na kasar Masar ne za a gudanar da wannan zaman taro.595207