IQNA

Taron Nuna Goyon Baya Ga Masu Kai Agaji Gaza A Qatar

20:20 - June 13, 2010
Lambar Labari: 1939070
Bangaren kasa da kasa; Gobe ne idan Allah ya kai mu za agudanar da wani taro na nuna goyon baya ga kungiyoyin kare hakkin dan adam da masu agaji a Gaza a birnin Doha na kasar Qatar.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto jaridar kasar Qatar ta Al-sharq cewa, za agudanar da wani taro na nuna goyon baya ga kungiyoyin kare hakkin dan adam da masu agaji a Gaza a birnin Doha na kasar Qatar. Baynain ya ci gaba da cewa wannan taron babbar manufar gudanar da shi ita ce karya tare da kawo karshen killace yankin Zirin Gaza da yahudawan sahyuniya ke yi, tare da goyon bayan wasu daga cikin kasashen turai da na larabawa.595861



captcha