Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a nan jamhuriyar Musulunci ta Iran Ikna ta watsa rahoton cewa; shugaban wakilan jagoran juyin juya halin Musulunci a jami'o'I a cikin wani bayani day a gabatar ya yi nuni da hanyoyi da kur'ani ya yi bayani a fili karara kan su dangane da yadda za a yaki makiya da kuma maidawa kura aniyarta cikin sauki.Hujjatul Islam Walmuslim Muhammad Muhammadiyan ya yi nuni da makiya ke yi wa musulmi bugon mummuke da yi masu bita da kulla.
599842