IQNA

Haskan Farkawar Musulmi Ya Haskaka Yankin Asiya Ta Tsakiya

18:31 - February 14, 2012
Lambar Labari: 2274259
Bangaren kasa da kasa: a yau hasken farkawar musulmi ya haskakawa a yankuna daban daban da kuma ci gaba da yaduwa inda a halin yanzu ya fara haskawa da mamaye yankin asiya ta tsakiya duk da kokari da zagon kasan murkushe shi da gwamnatoci da mahukumtan yankin ke kokarin yi ta fuskar amfani da mahanga ta siyasa da dai sauran matakai makamantan hakan.



Kamfanin dillancin labarai na Ikna da ke kula da harkokin kur'ani mai girma a nan jamhuriyar musulunci ta Iran ne ya watsa rahoton cewa: a yau hasken farkawar musulmi ya haskakawa a yankuna daban daban da kuma ci gaba da yaduwa inda a halin yanzu ya fara haskawa da mamaye yankin asiya ta tsakiya duk da kokari da zagon kasan murkushe shi da gwamnatoci da mahukumtan yankin ke kokarin yi ta fuskar amfani da mahanga ta siyasa da dai sauran matakai makamantan hakan.Masana da dama a yau suna ganin haske ya haskaka duniya da kawo canjo a yankuna daban daban na duniya musamman idan aka yi la'akari da yadda duniya ke samun sauyi da kuma kawo canje canje a yankin gabas ta tsakiya .
952009

captcha