IQNA

Taro Kan Matsayin Mata A Darussalam A Kasar Tanzania

21:53 - April 06, 2016
Lambar Labari: 3480298
Bangaren kasa da kasa, ofishin yada al’adu na kasar Iran a Tanzania ya gudanar da wani zama kan matsayin mata a addinin muslunci a zamantakewa.

Kamfanin dillancin labaran Iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin cibiyar yada al’adu ta kasar Iran cewa, ofishin cibiyar da yakea birnin Darussalam a kasar Tanzania ya dauki nauyin wani zaman taro, domin yin dubi kan matsayin mace a mahanga ta addinin muslunci a zamntakewa.

3486308
captcha