IQNA - Sakamakon rugujewar wani bangare na masallacin da ake ginawa a birnin Abidjan na kasar Ivory Coast, mutane takwas ne suka mutu, biyu kuma suka jikkata.
Lambar Labari: 3491710 Ranar Watsawa : 2024/08/17
Tehran (IQNA) gwamnatin Falastinawa ta bayyana cewa, Isra’ila tana ci gaba da gina matsugunnan yahudawa a cikin yankunan Falastinawa da ta mamaye.
Lambar Labari: 3485752 Ranar Watsawa : 2021/03/18
Majalisar dinkin dinkin dniya ta ayyana wasu kamfanoni masu aikin gina matsugunnan yahudawa a Falastinu da cewa aikinsu ba halastacce ba ne.
Lambar Labari: 3484519 Ranar Watsawa : 2020/02/13