IQNA

Musulunci Ne Ke Raya Hakkokin Iyali A Rayuwar Zamantakewa

11:47 - February 11, 2009
Lambar Labari: 1742863
Bangaren Kasa da Kasa: Musulunci na bawa Iyalai da mata muhimmanci na musamman kamar yadda Hadisan Manzon Allah (SWA) da Ayoyin Alkur'ani Mai Girma suka tabbatar da haka cewa addinin musulunci na bada muhimman na musamman ga rayuwar iyali kuma juyin juya halin musulunci na bin hanyoyin tabbatar da haka a tsakanin al'umma.
Mai Alkhanda'a mai rajin kare hakkin dan adam a Labanon a farkon taron kasa da kasa kan binciken yadda ake aiwatar da dokokin da suka shafi iyali a kasashen msulmi a wata hira da cibiyar koyar da Alkur'ani a Iran Iqna ya yi bayani kan wannan lamari da cewa: Marigayi imam Khomeini ® da tsarion musulunci a Iran sun kautata rayuwar musulmin kasar Labanon ta dukan bangarori da lamarin day a shafi rayuwar iyali da mata. Ya yi nuni da marigayi imam Khomeini ® da matsayinsa gay an shi'ar kasar ta Labanon mutum mai mdaraja da tarihi da juyin musulunci ba zai taba manta shi bad a cewa: kafin juyin juya halin musulunci a Iran yanayin da suke cikin a kasar Labanon wani yanayi na daban amma bayan juyin juya halin we45 a Iran da taimakon imam Khomeini ® bayansa Ayatullah Khamna'I da shugaban kasar Iran Ahmad Najd musulmin Labanon sun samu yanci da cin nasara kan HKI saboda haka muke kara riko da tsarin musulunci a Iran. Kuma mata a irin suna taka rawa a dukan bangarori day a hada al'ada,siyasa da shugabanci a tsakanin iyalai.

361001
captcha