Hujatul Islam da musulmi Abdul Husein Khasr a wata tattaunawa da cibiyar koyar da Alkur'ani a Iran Ikan ya yi nuni da abin da ya faru a lokacin Ashura da cewa: a yau duk da zagon kasa da sabular da ake yi wa musulmi sun kai matsayi da kololuwar fahimtar gaskiya da tarihin abin day a faru a lokacin Ashura.ya kara da cewa: yanayin da musulmi suke ciki a karni na ashirin da cewa: a wannan karni na ashirin musulmi sun kai yadda ba su bukatar masu wayar masu da kai ko kuma yaudararsu ta wanyar nuna su masu sausauci ne kan addini don cimma wata manufa ta boye.
365779