Bayan ta nakalto daga majiyar watsa labarai ta Muhit cibiyar da ke kula da harkokin alkur'ani a Iran ta bada labarin cewa: cibiyar da ke kula da rubutu na hannu da kuma wadanda suka fi tsufa a arewa maso yammacin Cana ta bukaci saka rubutaccen alku'ani da aka rubuta da hannu kuma wanda yafi kowa ne tsufa a cikin jerin abubuwa na kasa da hakan ke nuna da babban ci gaba da aka samu a wannan kasa da addinin buda ya mamaye ta kuma daga cikin litattafai da suka fi tsufa a wannan cibiya akwai littafin buda .
365759