Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran ne Ikna ta watsa labarin cewa: Isma'il Tahmurisi mamba a komitin tsakiya na Yahudawa a kotun birnin Tehran ya bayyana cewa; abubuwan da suka faru a yankin Gaza na zaluncin HKi kan al'ummar Gaza wani abu ne da yake a fili amma a maimakon a hukumta wadanda suka aikata wannan munanan aiki hatta a zarge su da bayyana ayyukan da suka aikata babu wannan batu a kotunan kasashen yammacin Turai da ma na kasa da kasa.
375032