IQNA

An Fassara Littafin Alif Baye Kur'ani A Cikin Harshen Karkizistan

14:50 - April 05, 2009
Lambar Labari: 1760573
Bangaren Nazari da ilimi: Littafin alifbayi kur'ani an watsa shi a cikin kasar Karkizistan da kuma jami'ar ush ce ta dauki nauyin yin hakan.
Daga kasar Karkizistan ne cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa: jami'ara alhayat da jami'ar Ush sune suka dauki dawainiya da nauyin watsa wannan littafi a cikin fadin wannan kasa ta jamhuriyar karkizistan kuma kimanin safaha dari hudu ne wannan littafi ya kumsa. Har ila yau kimanin litafi dubu goma ne aka watsa a fadin wannan kasa.

382091
captcha