Daga birnin Qum ne cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna ne ya watsa rahoton cewa: burin wannan aiki mai albarka shi ne tattaro da ayyukan alheri da wannan baiwar Allah ya aiwatar domin ya kasance abin koyi ga sauran al'ummomi na duniya dab a su damar sanin wannan baiwar Allah.Wannan aiki ne da jami'ar Mata ta musulunci ta tsara da gaddamarwa da ta ba shi sunan Hauzar Internet tare da wasu makaloli masu muhimmanci.
383637