Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna cewa ta watsa rahoton cewa; cibiyar da ke kula da koyar da kur'ani da fannoni da suka sjafi sanin kur'ani ta bayyana cewa: awata manufa ta bai daya da tafiya tare da kokarin samara da hadin kai a tsakanin al'ummar musulmin duniya an shiraya wani shiri da tafiya tsakanin malumman sunna da shi'a. Irin wannan mataki zai kara taimakawa wajen samara da hadin kai a tsakanin musulmi dam asana gami da malummai musulmi a duniyar musulunci da musulmi.
393792